Har yanzu muna kam batun kiwon lafiyar. Jami’ai a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya sun ce suna kara azama wajen ...
A zaben shugaban kasar Amurka, ba wai samun mafi yawan kuri’u ke da muhimmanci ba, a’a, muhimmin abu shi ne lashe mafi yawan ...
A cikin shirin Taskar VOA na wannan makon, jami’an lafiya a jamhoriar Nijar sun gudanar da wani gangamin ikon ido ga masu ...
Hukuncin da babbar kotu ta yanke na haramtawa hukumar VIO tsarewa ko kuma cin tarar direbobin motoci a birnin tarayya Abuja, ya kawo cikas ga harkokin su na samun kudadden shiga da kuma kaiwa ga kara ...
Shugaba Nicolas Maduro na Venezuela ya nada wani na hannun daman shi cikin majalisar zartaswa, wanda shugaban Amurka Joe ...
A ranar Juma’a wani jami’in Majalisar Dinkin Duniya ya zargi dakarun tsaron Isra’ila da laifin yawan kaikaitar jami’an wanzar ...
A jawabinsa Shettima yace Najeriya da Sweden na da dadadden tarihin yin hadin gwiwa, musamman a fannonin kasuwanci da fasaha ...
Babban hafsan sojin kasar Ghana, Manjo Janar Bismarck Kwasi Onwona, ya gargadi sojojin kasar Ghana da su kaucewa yaudarar ...
Ministan Tsaron Najeriya, Badaru Abubakar, ne ya bayyana hakan a jiya Alhamis lokacin da ya kaiwa gwamnan jihar Kaduna, ...
A cewar masanin tsaro, Rabiu Ladodo kamata ya yi a yi wa jami'an tsaro adalci domin ba duk bindigar da ke hanun dan ta'adda ...
Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne kan martani kan maganar cin 'yancin gashin kan kananan hukumomi a ...
Kungiyoyin farar hula da masana sun yi suka ga wannan yarjejeniyar kasuwanci, inda suka ce za ta kasance nasara ga wadannan ...